Wannan Itace Amsar Imam Ali (As) Akan Hukuncin Yin Gado ga Yaron da yake da yake da Kai biyu

 An yi wa Imam Ali (As) tambaya game da gadon yaron da yake da kai biyu, kirji biyu amma bayansa daya.  Hazart Ali (A) ya ce:

Ku Bari ya yi barci sannan ku kira shi da sunan da iyayensa suka sanya masa.  Idan ɗayansu ya farka, ku ɗauke shi a matsayin mutum ɗaya, idan duka biyun ne (suka farka) a bar shi ya gaji daidai.

(Biharul Anwar, juzu'i na 9, shafi na 486; Turuq-i-Hikamiah na Ibn-iQaiyyim, shafi na 53; da Abu Turab juzu'i na 2, na AllamaJazaeri).

Reference: Hukunce-hukuncen Sayyidina Ali (as)

Kuyi Share Domin 'yan uwa su Amfana. 


Post a Comment

Previous Post Next Post