13, 14, DA 15 GA JUMADI AL ULA
Ya dace a ziyarci Sayyida Fatimah al-Zahra’ (a.s.) da yin ta’aziyya a wadannan kwanaki uku, domin an ruwaito cewa ta rayu bayan mahaifinta kwana saba’in da biyar kacal. Don haka tabbas ta bar rayuwa a daya daga cikin wadannan kwanaki uku domin Manzon Allah (s.a.w.a.) ya yi wafati ne a ranar ashirin da takwas ga watan Safar.
A ranar goma sha biyar ga watan Jumadi al Ula, shekara ta 36, Imam AliAmeer al-Momineen (a.s.) ya ci birnin al-Basrah. Haka nan, an haifi Imam Zainul-’Abidin (a.s.) a wannan rana; don haka ya dace a ziyarci Imamai (a.s.) biyu a wannan rana.
-Nasir Hassan Kankia
-08138381897