AYYUKAN RANAR GHADIR MAI ALBARKA.

Ranar 18 ga watan Zulhijjah Wanda Rana ce mai Daraja da girma ga duk wani Mumini, domin a ranar ne Manzon Rahama (S) ya Nasafta Imam Ali bin Abi Talib (As) a matsayin Khalifansa (Magajinsa) a bayansa. Wannan ranar ta kasance Idi mafi girma da daraja, sannan tafi dukkan idodi da muke dasu.

Ga Ayyukan Ranar Ghadir kamar Haka:

1. Ana son Ayi Azumi Ga wanda Yake da Iko. Falalar Azumin shine duk wanda yayi Azumi a ranar Ghadir Allah zai Gafarta masa Zunubansa na shekaru 60 kamar yanda yazo a rayuwa. A wata ruwayar kuma ance Yin Azumi a ranar Ghadir yana dai-dai da Azumtar zamani gaba dayansa. Yana kuma daidai da Hajji 100 da Umara 100.

2. Ana so Ayi Wanka Irin na Ibada.

3. Ana so a karanta Ziyarar Imam Ali (As) , ko kuma a karanta Ziyaratu Aminillah, Ana iya duba Mafatihu domin ganin Ziyarar.

4. Akwai Sallah Raka'a biyu, bayan an idar sai a yi Sujjada a godewa Allah (A ce:- Shukran lillah/ Alhamdu lillah) sau100, sai a dago a karanta wannan Addu'ar kamar haka:
( اللّهُمَّ إِنِّي أَسأَلُكَ بِأَنَّ لَكَ الحَمْدَ وَحْدَكَ لا شَرِيكَ لَكَ وَأَنَّكَ وَاحِدٌ أَحَدٌ صَمَدٌ لَمْ تَلِدْ وَلَمْ تُولَدْ وَلَمْ يَكُنْ لَكَ كُفْوا أَحَدٌ، وَأَنَّ مُحَمَّداً عَبْدُكَ وَرَسُولُكَ صَلَواتُكَ عَلَيْهِ وَآلِهِ، يامَنْ هُوَ كُلَّ يَوْمٍ فِي شَأْنٍ كَما كانَ مِنْ شَأْنِكَ أَنْ تَفَضَّلْتَ عَلَيَّ بِأَنْ جَعَلْتَنِي مِنْ أَهْلِ إِجابَتِكَ وَأَهْلِ دِينِكَ وَأَهْلِ دَعْوَتِكَ وَوَفَّقْتَنِي لِذلِكَ فِي مُبْتَدَِ خَلْقِي تَفَضُّلاً مِنْكَ وَكَرَما وَجُوداً، ثُمَّ أَرْدَفْتَ الفَضْلَ فَضْلاً وَالجُودَ جُوداً وَالكَرَمَ كَرَما رَأْفَةً مِنْكَ وَرَحْمَةً إِلى أَنْ جَدَّدْتَ ذلِكَ العَهْدَ لِي تَجْدِيداً بَعْدَ تَجْدِيدِكَ خَلْقِي، وَكُنْتُ نَسْياً مَنْسِياً ساهِياً غافِلاً فَأَتْمَمْتَ نِعْمَتَكَ بِأَنْ ذَكَّرْتَنِي ذلِكَ وَمَنَنْتَ بِهِ عَلَيَّ وَهَدَيْتَنِي لَهُ، فَلْيَكُنْ مِنْ شَأْنِكَ ياإِلهِي وَسَيِّدِي وَمَوْلايَ أَنْ تُتِمَّ لِي ذلِكَ وَلا تَسْلُبْنِيهِ حَتّى تَتَوَفَّانِي عَلى ذلِكَ وَأَنْتَ عَنِّي راضٍ فَإِنَّكَ أَحَقُّ المُنْعِمِينَ أَنْ تُتِمَّ نِعْمَتَكَ عَلَيَّ اللّهُمَّ سَمِعْنا وَأَطَعْنا وَأَجَبْنا داعِيكَ بِمَنِّكَ فَلَكَ الحَمْدُ غُفْرانَكَ رَبَّنا وإِلَيْكَ المَصِيرُ، آمَنَّا بِالله وَحْدَهُ لا شَرِيكَ لَهُ وَبِرَسُولِهِ مُحَمَّدٍ صَلّى الله عَلَيْهِ وَآلِهِ وَصَدَّقْنا وَأَجَبْنا داعِيَ الله، وَاتَّبَعْنا الرَّسُولَ فِي مُوالاةِ مَولانا وَمَوْلى المُؤْمِنِينَ أمِيرِ المُؤْمِنِينَ عَلِيِّ بْنِ أَبِي طالِبٍ عَبِْد الله وَأَخِي رَسُولِهِ وَالصِّدّيقِ الأكْبَرِ وَالحُجَّةِ عَلى بَرِيَّتِةِ المُؤَيِّدِ بِهِ نَبِيَّهُ وَدِينَهُ الحَقَّ المُبِينَ، عَلَما لِدِينِ الله وَخازِنا لِعِلْمِهِ وَعَيْبَةَ غَيْبِ الله وَمَوْضِعَ سِرِّ الله وَأَمِينَ الله عَلى خَلْقِه�

Ana iya duba Littafin Mafatihul Jinan domin ganin Sauran Ayyukan.

Allah ya karbi Ibadun mu baki daya 🤲

Post a Comment

Previous Post Next Post